Ahmed Ramadan Ghana

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ahmed Ramadan Ghana
Rayuwa
ƙasa Ghana
Ƴan uwa
Yara
Karatu
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Alhaji Ahmed Ramadan ɗan siyasan Ghana ne kuma tsohon shugaban jam'iyyar PNC. Ya yi ritaya daga siyasa a shekarar 2015.[1][2]

Siyasarsa[gyara sashe | gyara masomin]

Shine tsohon shugaban jam'iyyar People's National Convention (PNC).[3] A shekarar 2017 shugaba Akufo-Addo ya naɗa shi a matsayin jakadan Ghana na farko zuwa Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa.[4]

Rayuwarsa[gyara sashe | gyara masomin]

Alhaji Ramadan ya haifa yara guda uku waɗanda manyan mutane ne a ƙasar Ghana; Abu Ramadan (Youth Organizer of PNC), Mohammed Adamu Ramadan ( NDC aspirant for Adentan ) da Samira Bawumia.[5][6][7]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Allotey, Godwin Akweiteh (May 26, 2015). "PNC's Chairman to retire from politics". CitiFmOnline. Retrieved January 14, 2016.
  2. "Palace coup in PNC: Mahama, Ramadan ousted!". MyJoyOnline. GhanaWeb. 6 January 2011. Archived from the original on 1 September 2018. Retrieved January 14, 2016.
  3. PNC (16 October 2017). "PNC Congratulates Alhaji Ramadan On His Appointment". Modern Ghana (in Turanci). Retrieved 2020-12-18.
  4. Takyi-Boadu, Charles (2017-10-12). "Samira's father appointed Ghana's Ambassador to the United Arab Emirates". www.ghanaweb.com (in Turanci). Retrieved 2020-12-18.
  5. "I won't campaign for Akufo-Addo again – Abu Ramadan". StarrFmOnline. GhanaWeb. May 13, 2015. Retrieved January 14, 2016.
  6. Daabu, Malik Abass (August 27, 2015). "Ex-convict, others rush for NDC nomination forms". MyJoyOnline. Retrieved January 14, 2016.
  7. Halifax Ansah-Addo (September 4, 2008). "Samira Bawumia Unveiled". Daily Guide. ModernGhana. Retrieved January 14, 2016.