Alidou Barkire
Alidou Barkire | |
---|---|
Ɗan Adam | |
Bayanai | |
Jinsi | namiji |
Ƙasar asali | Nijar |
Shekarun haihuwa | 1925 |
Wurin haihuwa | Niamey |
Harsuna | Faransanci |
Sana'a | ɗan siyasa da stage actor (en) |
Muƙamin da ya riƙe | Minister of Justice of Niger (en) |
Ɗan bangaren siyasa | Nigerien Progressive Party – African Democratic Rally (en) |
Alidou Barkire (an haife shi a shekara ta 1925) ɗan siyasar Nijar ne kuma tsohon ministan shari'a.
An haifi Alidou kuma ya karantar a Yamai, kuma ya samu horon zama malami a ƙasar Mali a yanzu, daga nan kuma ya yi aikin sojan mulkin mallaka na ɗan lokaci sannan kuma ya koyar a Sudan ta Faransa. A shekarar 1962 ya zama babban sakataren tsaron ƙasa da daraktan tsaron ƙasa a Nijar. Ya kasance ministan shari'a daga 1970 zuwa 1974 juyin mulkin Nijar.