Almike N'Diaye

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Almike N'Diaye
Rayuwa
Haihuwa Banyoles (en) Fassara, 26 Oktoba 1996 (27 shekaru)
ƙasa Muritaniya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Almike Moussa N'Diaye (an haife shi a ranar 26 ga watan Oktoban 1996) ƙwararren ɗan ƙwallon ƙafa ne wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya ga kulob ɗin Championnat National 3 club Vaulx-en-Velin. [1]An haife shi a Spain, yana taka leda a tawagar kasar Mauritaniya.[1]

Sana'a/Aiki[gyara sashe | gyara masomin]

A matsayinsa na dan wasan matasa, N'Diaye ya shiga makarantar matasa na kulob din Banyoles na Spain.[2] Bayan haka, ya rattaba hannu a kungiyar ajiyar kungiyar GOAL FC ta Faransa.[2] [3] A cikin shekarar 2018, N'Diaye ya rattaba hannu a kulob din Championnat National 3 Vaulx-en-Velin.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. 1.0 1.1 Almiké Un internacional per Mauritània amb accent banyolí". emporda.info.
  2. 2.0 2.1 2.2 Almike N'Diaye at Soccerway Almike N'Diaye at National-Football-Teams.com
  3. Cite error: Invalid <ref> tag; no text was provided for refs named info

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]