Amadou Ciss

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Amadou Ciss
Rayuwa
Haihuwa Guédiawaye (en) Fassara, 7 Satumba 1999 (24 shekaru)
ƙasa Senegal
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Fortuna Sittard (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya
Lamban wasa 20

Amadou Ciss (an haife shi 10 ga watan Afrilun 1999) ƙwararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne kuma ɗan ƙasar Senegal wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya ga Amiens.[1][2]

Aikin kulob[gyara sashe | gyara masomin]

A ranar 8 ga watan Fabrairun 2022, Ciss ya rattaɓa hannu tare da Adanaspor a Turkiyya.[3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]