Angel Makombo
Angèle Makombo-Eboum ƴan siyasan Congo ne (Jamhuriyar Demokraɗiyya ta Kongo). Ita ce shugabar Ligue des Démocrates Congolais [fr] ('League of Congolese Democrats').[1][2][3]
Ta sauke karatu daga Jami'ar Paris 1 Panthéon-Sorbonne, da Sciences Po, kuma ta yi aiki a Majalisar Dinkin Duniya .
Ayyuka[gyara sashe | gyara masomin]
- Yusuf A.A 30 Juli 1998).''Yakin farar hula a yankin babban Teku.
Nassoshi[gyara sashe | gyara masomin]
Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]
- Hira da Angelle Makombo, DRC Sep 14, 2018
- Angèle Makombo Radio Okapi 09/11/2020