Angel Makombo

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Angel Makombo

Angèle Makombo-Eboum ƴan siyasan Congo ne (Jamhuriyar Demokraɗiyya ta Kongo). Ita ce shugabar Ligue des Démocrates Congolais [fr] ('League of Congolese Democrats').[1][2][3]

Ta sauke karatu daga Jami'ar Paris 1 Panthéon-Sorbonne, da Sciences Po, kuma ta yi aiki a Majalisar Dinkin Duniya .

Ayyuka[gyara sashe | gyara masomin]

  •  Yusuf A.A 30 Juli 1998).''Yakin farar hula a yankin babban Teku.

Nassoshi[gyara sashe | gyara masomin]

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]