Jump to content

Ango Abdullahi

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Ango Abdullahi yakawada farfesa ne Kuma tsohon shugaban makarantar Jami'ar Ahmadu Bello dake Zariya, ya Kuma yi shugaban Jami'ar Umaru Musa Yar'adua a Jihar Katsina, Yana daya daga cikin dattawan arewa [1][2][3][4][5][6] yana cikin manyan mutane a fadin Nigeria.

Karatun sa[gyara sashe | gyara masomin]

Yayi firamare a Ralmadadi firamare a katsina a shekarar 1955 anan,yayi sakandiri a sakandirin Dake cikin garin katsina a anan yayi sakandiri . daga Nan ya shiga kwalejin gwamnatin a keffi a shekarar 1968 a Nan yasami satifiket , daga Nan ya shiga jami'ar Ahmadu bello Zaria yayi digiri inda ya Karanci fannin magani watau famasi a shekarar 1973, ya Kuma cigaba da karatu inda ya tafi jami'ar landan inda yayi PhD dinsa watau dakta a fannin magunguna.

Rayuwar sa[gyara sashe | gyara masomin]

An haifeshi ranar 1 ga watan fabrairu shekarar 1948, mahaifin sa Dan jihar katsina ne , mahaifiyar sa Kuma yar garin Kano ce jihar Kano.[7]an haife shi a cikin garin karamar hukumar GIWA kaduna state, a cikin garin yakawada gumduma ce a karkashin karamar hukumar GIWA.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]