Jami'ar Ahmadu Bello
![]() | |
---|---|
![]() | |
Discipline, Self-Reliance and Excellence | |
Bayanai | |
Suna a hukumance |
Ahmadu Bello University |
Iri |
public university (en) ![]() |
Ƙasa | Najeriya |
Laƙabi | ABU |
Aiki | |
Mamba na | Ƙungiyar Jami'in Afrika |
Harshen amfani | Turanci |
Adadin ɗalibai | 49,436 (2012) |
Tarihi | |
Ƙirƙira | 4 Oktoba 1962 |
abu.edu.ng |

Jami'ar Ahmadu Bello jami'a ce ta gwamnatin tarayyar Nijeriya da ke Zariya a cikin Jihar Kaduna. An assasa ta ne a ranar 4 ga watan Oktoban shekara ta alif ɗari tara da sittin da biyu 1962, shekara biyu bayan Nijeriya ta samu 'yancin kai. Shugaban Jami'ar n yanzun shine farfesa Kabir Bala. Jami'ar Ahmadu Bello na daya daga cikin manyan jami'o'in najeriya.
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
sannan tanada rassa da dama acikin najeriya ta kasu kasha Kashi ne a jahar kaduna