Jude Rabo

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Jude Rabo
Rayuwa
Haihuwa 21 ga Yuni, 1961 (62 shekaru)
Sana'a
Radu Jude

Jude Rabo (an haifeshi ranar 21 ga watan Yuni, 1961) ɗan Najeriya ne kuma farfesan likitanci a ɓangaren dabobbi, wanda yanzu yake a matsayin mataimakin shugaban Jami'ar Tarayya, Wukari da ke Wukari, a Jahar Taraba a tarayyar Nijeriya.[1][2][3]

Rayuwar farko da Ilimi[gyara sashe | gyara masomin]

An haifeshi a tadmu bogoro Jihar Bauchi ranar 21 ga watan Yuni, shekara ta 1962.

Ya fara karatu a makarantar Firamare a tadmun bogoro Jihar Bauchi daga shekarar 1967 zuwa 1975. Ya cigaba da karatun Sakandare a makarantar Gindiri boys secondary school da ke Jihar Plateau, daga shekarar 1975 zuwa 1980. Har-wayau Rabo ya halarci Jami'ar Ahmadu Bello Zaria, inda ya karanci fannin likitanci dabobbi daga shekarar 1980 zuwa 1886. Ya wuce Jami'ar Ibadan a shekara ta 1995 zuwa 1999, sannan a Jami'ar Maiduguri inda ya kamala a shekarar 2001, da kuma a International Livestock Research Institute.[1][2][3]

Rayuwar ta sirri[gyara sashe | gyara masomin]

Rabo ɗan asalin garin Tadnum ne, Bogoro, Jahar Bauchi. Yana da aure da ‘ya’ya shida.[3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. 1.0 1.1 Aondofa, Chila Andrew (21 January 2021). "Meet Prof Jude Rabo: The New VC Of Federal University Wukari | The Abusites". The Abusites (in Turanci). Retrieved 6 March 2021.
  2. 2.0 2.1 "Federal University, Wukari gets new vice chancellor". Premium Times (in Turanci). 2021-01-21. Retrieved 2021-03-06.
  3. 3.0 3.1 3.2 "Federal varsity, Wukari names Jude Rabo as new VC". TheCable (in Turanci). 2021-01-21. Retrieved 2021-03-06.