Nijeriya
|
|
|||
| Taken Nigeria: Peace and Unity, Strength and Progress (Zaman lafiya da kuma haɗin kai ne da kuma ci gaba) | |||
| * yaren kasar | Inglishi, Hausa , Yourba , Igbo | ||
| * babban birni | Abuja | ||
| * Shugaban Kasar Yanzu | Muhammadu Buhari | ||
| * fadin kasa | 923 768 km2 | ||
| * Adadin Ruwa % | (1،4)% | ||
| * yawan mutane | 137 253 133 (2005) | ||
| * wurin da mutane suke da zama | 146/ 2km | ||
| 'ta samu 'yanci |
1st october, 1960 |
||
| * kudin kasar | Naira | ||
| * kudin da yake shiga kasa a shekara | (110،500،000،000)$ | ||
| * kudin da kowane mutum yake samu a shekara | (970)$ | ||
| * banbancin lokaci | +1 UTC | ||
| * rana | +1 UTC | ||
| * lambar Yanar gizo | .ng | ||
| * lambar wayar tarho ta kasa da kasa | +234 | ||
Nijeriya kasa ce a nahiyar Afirka ta yamma. Tana da al'umma da ta kai fiye da mutum miliyan dari da talatin da kabilun da suka haura 500. Hasali ma ita ce kasa ta uku a yawan kabilu a duniya. Nijeriya ta samu mulkin kanta a shekarar 1960 daga Turawan mulkin mallaka na Birtaniya. Nijeriya tayi iyaka da kasashe uku
- Daga arewacin kasar Nijar
- Daga gabashin kasar Cadi, da kasar Kameru
- daga yammacin kasar Benin
- Daga kudu tabkin Gine .
Ada legos itace baban birni , amma a shekara ta 1991 aka maida Abujata za ma babban birnin Nijeriya
Kanun bayannai
Tarihi[gyarawa | edit source]
tarihi ya nuna Nijeriya dadaddar kasa ce , kuma ya nuna Hausawa ne suka kir kiro ta tun a shekara ta 500 kafin haihuwar almasihu Issa daganan suka samata Kasar Hausa , addinin musulunci ya shiga Kasar Hausa ne tun karni na goma sha uku miladiya ,akarshen karni na goma sha daya zuwa tsakiyar karni na goma sha hudu miladiya kanim barno suka mamaye Kasar Hausa , kuma fulani sun mamaye kasar Hausa a farkon karni na goma sha tara miladiya har zuwan turawan mulkin malaka suka mamaye legos a shekara ta 1881 miladiya , ana cikin yakin duniya na farko sai turawan mulkin mallaka suka karo sojojin ruwa saboda suna tsoran jamusawa da ke kamaru kada sumamaye Nijeriya , amma mulkin Nijeriya na farko a hannun turawan Burtgal . A shekara ta 1885 sai turawan Biritaniya suka mamaye duk fadin Nijeria har zuwa 01 ga oktoba 1960 Nijeriya ta samu 'yancin kanta daga turawan biritaniya
Addinai[gyarawa | edit source]
Tsarin ikon kasa[gyarawa | edit source]
A shekara ta 1966 zuwa shikara ta 1979 sojoji ne ke ikon kasar, a shekara ta 1979 akayi tsari wanda yabawa talaka ikon zaben gwamna . A shekara ta 1983 sojoji suka rushe wannan tsarin da juyin mulki har zuwa shekara ta 1998 bayan rasuwar Sani Abacha, sai aka maido tsarin mulki na dimokaradiya akabawa talakawa ikon zaben shugaban da suke so , a shekara ta 1999 aka yi zabe a kasa Obasanjo ya lashe zabe yazama shugaban kasa na farko wanda talaka suka zaba yakau kare na biyu har zuwa shekara ta 2007 , a wannan shekara aka yi zabe Umaru Yar'Adua ya lashe shine shugaban kasa a 2011 . Dukkan su sun fito daga kungiya dayane (PDP). hukuncin nasu shima duk taure ne dan saboda da karfin iko sukaci zabe
Yankunan Nijeriya 37[gyarawa | edit source]
- Kano - * Katsina - * Kaduna
- Sokoto - * Zamfara - * Jigawa - *Ybe
- Gombe - * Maiduguri - * Adamawa - * Bauchi
- Plateau - * Taraba - *Abuja
- Nija - * Kwara - * Oyo - * Ekiti
- Kogi - * Benue - * cross river - * Ebonyi
- Enugu - * Edo - * Anambara - * Imo
- Akwa ibom - * Rivers - * Bayelsa - * Delta
- Ondo - * Osun - * Ogun - *Lagos
- Abia * Kebbi * Nassarawa
| Afirka |
| Aljeriya | Angola | Benin | Botswana | Burkina faso | Burundi | Cape Verde | Jamhuriyar afirka ta tsakiya | Cadi | Komoros | Côte d'Ivoire | Ethiopia | Gine | Jamhuriyar dimokuradiyya Kwango | Kameru | Kenya | Libya | Mali | Misra | Nijar | Nijeriya | Senegal | Sudan | Togo | Uganda |