Arewacin Najeriya
Arewacin Najeriya wani yanki ne da ke yankin ƙasar Najeriya wanda rabin ɗayan ɓangaren shi ne Kudancin Najeriya. Yankin ya samu 'yancin kansa ne daga ƙasar Birtaniya, sannan ana danganta yankin har da arewacin ƙasar Kamaru wanda turawan mulkin mallaka na Ingila sukaiwa mulkin mallaka. A shekara ta 1967, an kasafta yankin Arewacin Najeriya zuwa yankunan Jihar Arewa maso gabas, Jihar Arewa maso yamma, Jihar Kano, Jihar Kaduna, Jihar Kwara, Jihar Benue da Jihar Plateau, Jihar Katsina, Jihar Borno, Jihar Niger ko wacce jiha da gwamnan ta.
.
Jihohi[gyara sashe | gyara masomin]
Jihohin da ke a yankin Arewacin Najeriya na yanzu. An kasafta yankin ne zuwa jihohi guda 19, su ne Kamar haka:
.
Jihohin Najeriya |
Babban birnin tarayyar (Abuja) | Abiya | Adamawa | Akwa Ibom | Anambra | Bauchi | Bayelsa | Benue | Borno | Cross River | Delta | Ebonyi | Edo | Ekiti | Enugu | Gombe | Imo | Jigawa Kaduna | Kano | Katsina | Kebbi | Kogi | Kwara | Lagos | Nasarawa | Neja | Ogun | Ondo | Osun | Oyo | Plateau | Rivers | Sokoto | Taraba | Yobe | Zamfara |