Katsina (birni)
Jump to navigation
Jump to search
Katsina
farawa | 1987 ![]() |
---|---|
ƙasa | Nijeriya ![]() |
babban birnin | Jihar Katsina ![]() |
located in the administrative territorial entity | Jihar Katsina ![]() |
coordinate location | 12°59′0″N 7°36′0″E, 12°59′0″N 7°36′0″E, 12°59′27″N 7°36′6″E ![]() |
office held by head of government | Chairman of Katsina local government ![]() |
majalisar zartarwa | supervisory councillors of Katsina local government ![]() |
legislative body | Katsina legislative council ![]() |
located in time zone | UTC+01:00 ![]() |
Katsina birni ne, da ke a jihar Katsina, a ƙasar Nijeriya. Shi ne babban birnin jihar Katsina. Bisa ga ƙidayar jama'a a shekarar 2006, akwai jimilar mutane 318,459 (dubu dari uku da sha takwas da dari huɗu da hamsin da tara). An gina birnin Katsina a karni na sha huɗu.