Dandume
![]() | ||||
---|---|---|---|---|
| ||||
Wuri | ||||
| ||||
Ƴantacciyar ƙasa | Najeriya | |||
Jerin jihohi a Nijeriya | Jihar Katsina | |||
Labarin ƙasa | ||||
Yawan fili | 422 km² | |||
Bayanan Tuntuɓa | ||||
Kasancewa a yanki na lokaci |
Dandume karamar hukuma ce dake a Jihar Katsina, Arewa maso yamman Nijeriya.
akasarinsu manomane kuma yan kasuwa karamar hukumar dandume
Karamar hukumar Dandume tana da dumbin mutane da kuma manyan garuruwa a karkashinta kamar su, Mahuta gari mafi girma a karamar hukumar Dandume, da kuma Yarkasuwa da sauran su, karamar Hukumar Dandume nada fitattun mutane a cikinta da kuma dumbin mutane.
Dandume tafi fice ne a bangarori biyu wato bangaren Noma da kuma Kasuwanci, inda galibin mutanen karamar hukumar Dandume manoma ne sunyi fice wajen noman masara, dawa, waken suya, farin wake, dankalin Hausa,tumaturi,jar masara,rake,shinkafa dasauransu. Sannan karamar hukumar Dandume tayi fice wajen kasuwanci inda take da babbar kasuwar buhuna ta hatsi da tayi fice a arewacin Nigeria da take ci sau biyu a sati wato asabar da kuma laraba, sai kasuwar mahuta da itama take ci a ranakun juma'a da kuma talata.
Manyan gariruwan karamar hukumar Dandume Mahuta Yarkasuwa Nasarawa Dantankari