Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kwango
![]() | |||||
---|---|---|---|---|---|
République démocratique du Congo (fr) | |||||
|
|||||
| |||||
Take |
Debout Congolais (en) ![]() | ||||
| |||||
Kirari |
«Justice – Paix – Travail» «Justice – Peace – Work» «Справедливост - мир - труд» «Cyfiawnder - Heddwch - Gwaith» | ||||
Official symbol (en) ![]() |
Okapia johnstoni (en) ![]() | ||||
Suna saboda | Kogin Congo | ||||
Wuri | |||||
| |||||
Babban birni | Kinshasa | ||||
Yawan mutane | |||||
Faɗi | 86,790,567 (2019) | ||||
• Yawan mutane | 37.01 mazaunan/km² | ||||
Harshen gwamnati | Faransanci | ||||
Labarin ƙasa | |||||
Bangare na | Afrika ta Tsakiya | ||||
Yawan fili | 2,344,858 km² | ||||
• Ruwa | 3.3 % | ||||
Wuri a ina ko kusa da wace teku | Tekun Atalanta | ||||
Wuri mafi tsayi |
Mount Stanley (en) ![]() | ||||
Wuri mafi ƙasa | Tekun Atalanta (0 m) | ||||
Sun raba iyaka da | |||||
Bayanan tarihi | |||||
Mabiyi |
Zaire (en) ![]() | ||||
Ƙirƙira |
30 ga Yuni, 1960: Republic of the Congo (Léopoldville) (en) ![]() | ||||
Tsarin Siyasa | |||||
Tsarin gwamnati | jamhuriya | ||||
Majalisar zartarwa |
Government of the Democratic Republic of the Congo (en) ![]() | ||||
Gangar majalisa |
Parliament of the Democratic Republic of the Congo (en) ![]() | ||||
• President of the Democratic Republic of the Congo (en) ![]() |
Félix Tshisekedi (en) ![]() | ||||
• Prime Minister of the Democratic Republic of the Congo (en) ![]() |
Sylvestre Ilunga (en) ![]() | ||||
Ikonomi | |||||
Kuɗi |
Congolese franc (en) ![]() | ||||
Bayanan Tuntuɓa | |||||
Kasancewa a yanki na lokaci |
UTC+01:00 (a Équateur (en) ![]() ![]() ![]() UTC+02:00 (en) ![]() ![]() ![]() ![]() ![]() ![]() ![]() ![]() | ||||
Suna ta yanar gizo |
.cd (en) ![]() | ||||
Tsarin lamba ta kiran tarho | +243 | ||||
Lambar taimakon gaggawa |
113 (en) ![]() ![]() ![]() | ||||
Lambar ƙasa | CD |
ƙasar Kwangosunan ta jamhuriyar Kwango, tun kafin zamanin mulkin mallaka, to amma bayan da Turawan mulkin mallaka, suka mamaye ƙasar sai suka sa mata suna, Jamhuriyar dimokuraɗiyyar Kwango, a ranar 1, ga watan Agustan, shekara ta 1964, kuma an yi haka ne da nufin banbance ta da maƙwafciyarta wadda ita ma sunanta jamhuriyar Kwango.
Mobutu Sese Seko shine tsohon shugabar kasar na kwango.daga bisani kuma Zayar ta karfi Mulkin,Yadda aka yi ta samu tsohon sunanta na Zayar kuwa ya faru ne a ranar 27 ga watan Oktoban shekara ta 1971, a zamanin mulkin tsohon shugaba Mabutu Sese Seko. Kuma sunan ya samo asali ne daga yadda al'ummar ƙasar Potigal suke kiran kogin kwango da suna nzere ko nzadi, wato ma'ana "Kogi mai haɗiye sauran koguna." To amma bayan da aka gudanar da yaƙin Kwango na farko, wanda yai sanadiyyar hamɓarar da gwamnatin Mobutu a shekara ta 1997, an sake mayar wa da ƙasar sunanta na zamanin Turawan mulki, wato jamhuriyar dimokuradiyyar Kwango.
Ita dai jamhuriyar dimokuraɗiyyar Kwango, ƙasar Faransa ce tai mata mulkin mallaka, kuma ta kansance ne a yankin tsakiyar Afirka.
Shugaba Denis Sassou Nguesso, na jamahuriyar Kwango Babbar hanyar da ake iya rarrabe ƙasashen kwangon guda biyu ita ce, ita wannan kwangon da muke batu akai a kodayaushe ana ambatonta ne da jamhuriyar ɗimokuraɗiyyar Kwango, ko a ce DR Kwango, ko DRC, ko RDC, ko kuma a kira ta da Kwango-Kinshasa, wato a jingina mata sunan babban birninta na Kinshasa. Saɓanin ɗaya Kwango ɗin da ake mata laƙabi da Kwango-Brazzaville.
Shi dai wannan suna "Kwango" Suna ne na "Kogin Kwango", har ilayauk kuma, akan kira shi da Kogin Zayar (Kuma sunan ya samo asali ne daga sunan wata ƙabila da ake kira Bakongo). Jamhuriyar dimokuraɗiyyar Kwango dai, ƙasa ce da ta sha amsa sunaye da dama a tarihi, inda akan ce mata 'yantacciyar ƙasar Kwango, ko Kwangon Beljiyom, ko Kwango-Kinshasa, ko kuma Zayar.
Duk da cewa ƙasar ta jamhuriyar dimokuraɗiyyar ta kasance ne a yankin tsakiyar Afirka, to amma fa ta fuskar harkokin tattalin arziki da kuma ɓangaranci, ta alaƙanta kanta ne da ƙasashen Kudancin Afirka kasancewar ita memba ce a ƙungiyar bunƙasa ƙasashen Kudancin Afirka wato (SADC).
Iyaka da mutane[gyara sashe | gyara masomin]
kasar Kango Ita ce ƙasa ta uku a girman taswira a nahiyar Afirka. Sannan kuma kamar yadda ƙiyasin Majalisar Ɗinkin Duniya ya nunar, ƙasar na da yawan al'umma kimanin miliyan 66,020,000 wanda hakan ya ba ta iko zama ƙasa ta 19 a jerin ƙasashe mafiya yawan al'umma a duniya, kuma ta huɗu a yawan al'umma a Afirka, amma kuma a rukunin ƙasashen da suke magana da harshen faransanci a duniya ita ce ƙasa ta farko a yawan al'umma. Ƙasar ta yi iyaka da ƙasashe tara su ne kamar haka:-
- Burundi
- Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya daga Arewa
- Sudan daga Arewa
- Uganda daga Gabas
- Rwanda daga Gabas
- Burundi daga Gabas
- Zambiya ta ɓangaren Kudu
- Angola ta ɓangaren Kudu
- Jamhuriyar Kwango ta ɓangaren Arewa
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
Ƙasashen Afirka |
Afirka ta Tsakiya | Aljeriya | Angola | Benin | Botswana | Burkina Faso | Burundi | Cabo Verde | Cadi | Côte d'Ivoire | Eritrea | eSwatini | Ethiopia | Gabon | Gambiya | Ghana | Gine | Gine Bisau | Ginen Ekweita | Jibuti | Kameru | Kenya | Komoros | Kwango (JK) | Kwango (JDK) | Laberiya | Lesotho | Libya | Madagaskar | Mali | Moris | Muritaniya | Misra | Morocco | Mozambik | Namibiya | Nijar | Nijeriya | Ruwanda | Saliyo | Sao Tome da Prinsipe | Senegal | Seychelles | Somaliya | Sudan | Sudan ta Kudu | Tanzaniya | Togo | Tunisiya | Uganda | Zambiya | Zimbabwe |