Aisha Alhassan

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Aisha Alhassan
Minister of Women Affairs and Social Development (en) Fassara

11 Nuwamba, 2015 - 29 Satumba 2018
Hajiya Zainab Maina - Aisha Abubakar
mamba a majalisar dattijai ta Najeriya

6 ga Yuni, 2011 - 4 ga Yuni, 2015
Rayuwa
Haihuwa Jalingo, 16 Satumba 1959
ƙasa Najeriya
Mazauni Najeriya
Ƙabila Hausawa
Mutuwa 7 Mayu 2021
Karatu
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Hausa
Fillanci
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa, Lauya da civil servant (en) Fassara
Imani
Jam'iyar siyasa Peoples Democratic Party

Aisha Jummai Al-Hassan, Ana kiranta da Mama Taraba Yar'siyasar Nijeriya ce, kuma tsohuwar Sanata data wakilci shiyar Arewacin Taraba a majalisar dattawa, kuma itace tsohuwar Ministan harkokin mata da Ayyukan Cigaban jama'a a Nijeriya, tayi murabus a watan Yuli 27th, shekara ta 2018.[1] Shugaba Muhammadu Buhari ya nada ta minista a shekara ta 2015 bayan samun nasara a zaben sa na shekara ta 2015.[2]

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. cite web|url= https://www.vanguardngr.com/2018/08/breaking-alhassan-resigns-from-buharis-cabinet-to-vie-for-governorship/%7Ctitle=Breaking: Alhassan resigns from Buhari’s cabinet to vie for governorship|publisher=Vanguard}}
  2. cite web | url=http://dailypost.ng/2016/06/08/sgf-leads-cabinet-members-to-pray-for-quick-recovery-of-buhari-three-ministers/ | title=SGF leads cabinet members to pray for quick recovery of Buhari, three Ministers | publisher=dailypost.ng | date=June 2016 | accessdate=3 November 2016 | author=Sylvester Ugwuanyi