Attahiru Jega

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Attahiru Jega
Rayuwa
Haihuwa Jega, 11 ga Janairu, 1957 (67 shekaru)
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Hausa
Karatu
Makaranta Jami'ar Bayero
(1975 - 1978) Digiri : Kimiyyar siyasa
Northwestern University (en) Fassara
(1980 - 1981) : Kimiyyar siyasa
Northwestern University (en) Fassara
(1981 - 1985) Doctor of Philosophy (en) Fassara : Kimiyyar siyasa
Harsuna Turanci
Hausa
Larabci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a university teacher (en) Fassara da Malami
Employers Jami'ar Bayero  (1979 -
Imani
Addini Musulunci
Attahiru Jega
hoton attahir jega

Attahiru Muhammadu: Jega yakasance Malami ne, kuma tsohon Vice-Chancellor a Jami'ar Bayero, Jihar Kano. A 8 ga watan Yuni, shekarar 2010 tsohon shugaban Nijeriya Goodluck Jonathan yanada shi a matsayin shugaban. Hukumar Zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa ta Nijeriya wato (INEC), wanda majalisar dattawa ta amince dashi, ya maye gurbin Farfesa Maurice Iwu ne, wanda yabar mukamin a 28 April shekarar 2010.[1] Jega kadai ne daga cikin shugabannin INEC daya jagoranci babban zabuka biyu (2011 da na 2015). Jega yayi marabus a ranar 30 ga watan yunin shekara ta 2015 yakuma mika ragamar cigaba da shugaban cin ne ga Amina Bala Zakari akan umurnin shugaban kasa Muhammadu Buhari,[2] tacigaba da jarragamar harsai da aka mayeta da Mahmood Yakubu.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Mohammed S. Shehu (9 June 2010). "Attahiru Jega a Radical at INEC". Daily Trust. Retrieved 10 October 2010.
  2. Leadership Newspapers. "Jega Bows Out, Hand Over to Amina Zakari". Archived from the original on 2 July 2015. Retrieved 1 July 2015.