Amina Bala Zakari
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| Haihuwa | 23 ga Yuni, 1960 (65 shekaru) |
| ƙasa | Najeriya |
| Karatu | |
| Harsuna |
Turanci Pidgin na Najeriya |
| Sana'a | |
| Sana'a | ɗan siyasa |

Amina Bala Zakari (nee|Husaini Adamu)[1] itace tsohuwar shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) na wucin gadi.[2][3] Zabenta yafaru ne bayan umurnin shugaban kasa Muhammadu Buhari, bayan cika wa'adin da tsohon shugaban hukumar yayi wato ferfesa Attahiru Jega a watan July 30, 2015.
Zakari dai itace Mace ta farko data taba rike [4] jan ragamar hukumar a Nijeriya.[5][6]
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Cite error: Invalid
<ref>tag; no text was provided for refs namedvanguardngr.com - ↑ "The Acting Chairman" Archived 2015-09-10 at the Wayback Machine. inecnigeria.org.
- ↑ "INEC Nigeria". inecnigeria.org.
- ↑ "I am not desperate to become substantive INEC chairman - Zakari". DailyPost Nigeria
- ↑ Clement Ejiofor (30 June 2015). "Amina Zakari Is New INEC Chairman". Naij.com - Nigeria news..
- ↑ Morgan Winsor (1 July 2015). "Who Is Amina Bala Zakari? Buhari Appoints Nigeria's First Woman Election Chair". International Business Times.