Goodluck Jonathan
![]() | |||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
![]() | |||||||||
5 Mayu 2010 - 29 Mayu 2015 ← Umaru Musa Yar'Adua - Muhammadu Buhari →
2010 - 2011 ← Rilwan Lanre Babalola (en) ![]() ![]()
29 Mayu 2007 - 5 Mayu 2010 ← Atiku Abubakar - Namadi Sambo →
9 Disamba 2005 - 29 Mayu 2007 ← Diepreye Alamieyeseigha - Timipre Sylva (en) ![]() | |||||||||
Rayuwa | |||||||||
Cikakken suna | Goodluck Ebele Azikiwe Jonathan | ||||||||
Haihuwa |
Otuoke (en) ![]() | ||||||||
ƙasa | Najeriya | ||||||||
Ƙabila | Mutanen Ijaw | ||||||||
Harshen uwa | Harshen Ijaw | ||||||||
Ƴan uwa | |||||||||
Abokiyar zama | Patience Jonathan | ||||||||
Karatu | |||||||||
Makaranta |
University of Port Harcourt (en) ![]() | ||||||||
Harsuna |
Turanci Harshen Ijaw Pidgin na Najeriya | ||||||||
Sana'a | |||||||||
Sana'a |
ɗan siyasa da international forum participant (en) ![]() | ||||||||
Mahalarcin
| |||||||||
Kyaututtuka | |||||||||
Imani | |||||||||
Addini |
Evangelicalism (en) ![]() Baptists (en) ![]() | ||||||||
Jam'iyar siyasa | Peoples Democratic Party | ||||||||
gej.ng da goodluck.org.ng |
Goodluck Ebele Azikiwe Jonathan G.C.F.R Dan Najeriya ne, tsohon malamin Jami'a kuma dan siyasa. Ya yi mataimakin shugaban kasar Najeriya daga shekara ta 2007 zuwa shekara ta 2010 (bayan Atiku Abubakar - kafin Namadi Sambo) a karkashin shugabancin Umaru Musa Yar'Adua. Ya kuma rike mukamin Shugaban kasar ta Najeriya daga shekarar 2010 zuwa shekarar 2015 inda Muhammadu Buhari ya kada shi a babban zaben kasan na 2015.[1][2] Zaben da ya kasance karo na farko a tarihi da jamiyyan adawa ta kada jamiyya mai mulki.
Haihuwa[gyara sashe | gyara masomin]
An haife Goodluck jonathan a ranar 20 ga watan Nuwanba shekarata 1957 a Ogbia[3] da ke jihar bayelsa state[4]. Shi dan kabilar ijaw ne. An haife shi a Otuoke, babanshi Lawrence Ebele Jonathan mai yin kwalekwale ne, maman shi kuma Eunice Ayi Ebele tsohowar manomiya ce[5]. Yayi makaranta Christian primary and secondary school.[6]
Rayuwa[gyara sashe | gyara masomin]
Karatu[gyara sashe | gyara masomin]
Mulki[gyara sashe | gyara masomin]
Ya yi hamayya kuma ya rasa zaben shugaban kasa a shekarar 2015, inda kuma ya amince da cin nasara kuma ya kasance shugaban kasa na farko na Najeriya don yin haka[7]. Lokacin da Jonathan ya zama Shugaba na Najeriya ya ƙare ranar 29 ga Mayun shekarar 2015, tare da Muhammadu Buhari ya zama sabon shugaban kasa.[8]
Lamban girma[gyara sashe | gyara masomin]
Tuhuma[gyara sashe | gyara masomin]
Bibiliyo[gyara sashe | gyara masomin]
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ https://www.britannica.com/biography/Goodluck-Jonathan
- ↑ https://www.entrepreneurs.ng/goodluck-jonathan-biography/
- ↑ ^ Lawson Heyford, "Jonathan: A Colossus at 49" Archived 15 January 2009 at the Wayback Machine , The Source (Lagos), 11 December 2006
- ↑ ^ "Goodluck Jonathan | Biography & Facts | Britannica" . www.britannica.com . Retrieved 24 February 2022.
- ↑ "Biography"
- ↑ ^ "Goodluck Jonathan | Biography & Facts | Britannica" .
- ↑ https://saharareporters.com/2017/04/26/jonathan-i-lost-re-election-us-uk-france-local-forces
- ↑ https://www.premiumtimesng.com/news/headlines/296673-real-reasons-i-lost-2015-presidential-election-goodluck-jonathan.html