Goodluck Jonathan

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Simpleicons Interface user-outline.svg Goodluck Jonathan
Goodluck Jonathan World Economic Forum 2013.jpg
shugaban ƙasar Najeriya

5 Mayu 2010 - 29 Mayu 2015
Umaru Musa Yar'Adua - Muhammadu Buhari
Minister of Power (en) Fassara

2010 - 2011
Rilwan Lanre Babalola (en) Fassara - Osita Nebo (en) Fassara
mataimakin shugaban ƙasar Najeriya

29 Mayu 2007 - 5 Mayu 2010
Atiku Abubakar - Namadi Sambo
Gwamnan Jihar Bayelsa

9 Disamba 2005 - 29 Mayu 2007
Diepreye Alamieyeseigha - Timipre Sylva (en) Fassara
Rayuwa
Cikakken suna Goodluck Ebele Azikiwe Jonathan
Haihuwa Otuoke (en) Fassara, 20 Nuwamba, 1957 (65 shekaru)
ƙasa Najeriya
Ƙabila Mutanen Ijaw
Harshen uwa Harshen Ijaw
Ƴan uwa
Abokiyar zama Patience Jonathan
Karatu
Makaranta University of Port Harcourt (en) Fassara
Harsuna Turanci
Harshen Ijaw
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa da international forum participant (en) Fassara
Kyaututtuka
Imani
Addini Evangelicalism (en) Fassara
Baptists (en) Fassara
Jam'iyar siyasa Peoples Democratic Party
gej.ng da goodluck.org.ng

Goodluck Ebele Azikiwe Jonathan G.C.F.R Dan Najeriya ne, tsohon malamin Jami'a kuma dan siyasa. Ya yi mataimakin shugaban kasar Najeriya daga shekara ta 2007 zuwa shekara ta 2010 (bayan Atiku Abubakar - kafin Namadi Sambo) a karkashin shugabancin Umaru Musa Yar'Adua. Ya kuma rike mukamin Shugaban kasar ta Najeriya daga shekarar 2010 zuwa shekarar 2015 inda Muhammadu Buhari ya kada shi a babban zaben kasan na 2015.[1][2] Zaben da ya kasance karo na farko a tarihi da jamiyyan adawa ta kada jamiyya mai mulki.

Haihuwa[gyara sashe | gyara masomin]

An haife Goodluck jonathan a ranar 20 ga watan Nuwanba shekarata 1957 a Ogbia[3] da ke jihar bayelsa state[4]. Shi dan kabilar ijaw ne. An haife shi a Otuoke, babanshi Lawrence Ebele Jonathan mai yin kwalekwale ne, maman shi kuma Eunice Ayi Ebele tsohowar manomiya ce[5]. Yayi makaranta Christian primary and secondary school.[6]

Rayuwa[gyara sashe | gyara masomin]

Karatu[gyara sashe | gyara masomin]

Mulki[gyara sashe | gyara masomin]

Tsohon Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan tare da shugaba Muhammadu Buhari a yayin wani taro

Ya yi hamayya kuma ya rasa zaben shugaban kasa a shekarar 2015, inda kuma ya amince da cin nasara kuma ya kasance shugaban kasa na farko na Najeriya don yin haka[7]. Lokacin da Jonathan ya zama Shugaba na Najeriya ya ƙare ranar 29 ga Mayun shekarar 2015, tare da Muhammadu Buhari ya zama sabon shugaban kasa.[8]

Lamban girma[gyara sashe | gyara masomin]

Tuhuma[gyara sashe | gyara masomin]

Bibiliyo[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. https://www.britannica.com/biography/Goodluck-Jonathan
  2. https://www.entrepreneurs.ng/goodluck-jonathan-biography/
  3. ^ Lawson Heyford, "Jonathan: A Colossus at 49" Archived 15 January 2009 at the Wayback Machine , The Source (Lagos), 11 December 2006
  4. ^ "Goodluck Jonathan | Biography & Facts | Britannica" . www.britannica.com . Retrieved 24 February 2022.
  5. "Biography"
  6. ^ "Goodluck Jonathan | Biography & Facts | Britannica" .
  7. https://saharareporters.com/2017/04/26/jonathan-i-lost-re-election-us-uk-france-local-forces
  8. https://www.premiumtimesng.com/news/headlines/296673-real-reasons-i-lost-2015-presidential-election-goodluck-jonathan.html