Augusto Carneiro

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Augusto Carneiro
Rayuwa
Haihuwa Angola, 1995 (28/29 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa

Augusto de Jesus Corte Real Carneiro wanda aka fi sani da sunan barkwanci Tó Carneiro (An haife shi ranar 5 ga watan Nuwamba, 1995). ƙwararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Angola wanda ke taka leda a Petro de Luanda, kuma tawagar ƙasar Angola.[1]

Aikin club[gyara sashe | gyara masomin]

Ya fara bayyana ne a ranar 29 ga watan Yuni 2017 a gasar COSAFA ta 2017 da aka gudanar a Afrika ta Kudu inda ya fafata da Malawi sukayi kunnen doki 0-0.[2]

Ya kuma halarci gasar cin kofin kasashen Afrika.[3]

A ranar 11 ga watan Oktoba, 2021, Tó Carneiro ya zura kwallo a ragar Gabon a wasan neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya ta 2022 da ci 2-0.[4]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Angola - Tó Carneiro - Profile with news, career statistics and history - Soccerway". us.soccerway.com. Retrieved 2021-10-19.
  2. us.soccerway.com
  3. Tó Carneiro Stats, News, Bio" . ESPN . Retrieved 2021-10-19.
  4. FIFA". fifa.com. Retrieved 2021-10-19.