Ayuba Wabba

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ayuba Wabba
Rayuwa
Haihuwa 22 Oktoba 1968 (55 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a syndicalist (en) Fassara

Ayuba Wabba Haifaffen jihar Borno, Wabba ne ya yi karatu a Kano, sannan kuma ya halarci makarantu daban-daban ciki har da Jami'ar Jihar Imo . A wannan lokacin, ya yi aiki a matsayin shugaban Kungiyar Daliban Fasahar Lafiya.[1][2]

Bayan barin ilimi, Wabba ya fara aiki da Kungiyar Likitocin da Ma'aikatan Lafiya ta Najeriya, inda ya zama sakatare na farko a jihar Borno, sannan ya zama shugaban kungiyar na kasa. A cikin shekara ta 2007, an zabe shi a matsayin ma'ajin kungiyar kwadagon Najeriya, sannan a shekara ta 2015 ya zama shugaban ta. A shekarar 2018, an zabe shi a matsayin shugaban kungiyar kwadago ta kasa da kasa.

Wabba kuma Fiwagboye ne na Orile-Ifo da Zanna Ma'alama na Masarautar Borno.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Ayuba Wabba". ITUC. Archived from the original on 19 January 2021. Retrieved 23 December 2020.
  2. "WABBA, Comrade (Dr.) Ayuba". Who's Who in Nigeria. BLERF. Retrieved 23 December 2020.
Template:S-npo
Magabata
{{{before}}}
President of the Nigeria Labour Congress Magaji
{{{after}}}
Magabata
{{{before}}}
President of the International Trade Union Confederation Magaji
{{{after}}}