Azara Egbelu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Azara Egbelu

Wuri
Yawan mutane
Harshen gwamnati Turanci
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci

Azaraegbelu ƙauye ne a kudu maso gabashin Najeriya dake kusa da birnin Owerri. Sunan ya samo asali ne daga Emekuku. Azaraegbelu shi ne ɗan Emekuku na farko kuma ana ɗaukarsa a matsayin mafi ƙarfi.

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]