Bisola Makanjuola
Appearance
![]() |
Wannan mukalar bata da Reference (Manazarta) ko daya, ka taimaka ta hanyar samar da Manazarta daga littafi ko yanar gizo, duba wannan shafin domin samun masaniya akan yanda zaka samar da Reference (Manazarta) a cikin wannan mukalar.
![]() |
![]() | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | 29 ga Augusta, 1996 (28 shekaru) |
ƙasa | Najeriya |
Sana'a | |
Sana'a |
amateur wrestler (en) ![]() |
Mahalarcin
|
Bisola Makanjuola (an haifi shi ne a ranar 29 ga watan Agusta 1996) ya kasan ce ɗan wasan kokawa ne na Najeriya. Ta lashe lambobin azurfa biyu da zinare biyu a Gasar Afirka tsakanin 2014 da 2020.[1][2][3]
Aikin wasanni
[gyara sashe | gyara masomin]Bisola ta fara samun nasara a Gasar Cin Kofin Afirka a 2014 a Tunis inda ta fafata a cikin kilo 55 kuma ta sami lambar azurfa[4]. A cikin 2017, ta halarci wannan taron amma a wannan karon an gudanar da shi[5][6] a Marrakech, Morocco kuma ta lashe lambar azurfa a rukunin 60kg.
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "International Wrestling Database". www.iat.uni-leipzig.de. Archived from the original on 28 October 2022. Retrieved 22 November 2020.
- ↑ "International Wrestling Database". www.iat.uni-leipzig.de. Archived from the original on 28 October 2022. Retrieved 22 November 2020
- ↑ "Freestyle wrestling - Bisola Makanjuola (Nigeria)". www.the-sports.org. Retrieved 22 November 2020.
- ↑ "International Wrestling Database". www.iat.uni-leipzig.de. Archived from the original on 8 November 2020. Retrieved 22 November 2020.
- ↑ "International Wrestling Database". www.iat.uni-leipzig.de. Archived from the original on 8 November 2020. Retrieved 22 November 2020
- ↑ International Wrestling Database". www.iat.uni-leipzig.de. Archived from the original on 28 October 2022. Retrieved 22 November 2020.