Jump to content

Chimaobi Sam Atu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Chimaobi Sam Atu
mutum
Bayanai
Jinsi namiji
Ƙasar asali Najeriya
Shekarun haihuwa 1982
Sana'a ɗan siyasa
Muƙamin da ya riƙe mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

Chimaobi Sam Atu ɗan siyasar Najeriya ne kuma mai haɓaka gidaje. A cikin shekarar 2023, an zaɓe shi ɗan majalisar wakilai ta ƙasa mai wakiltar mazaɓar tarayya ta Enugu ta Arewa/Enugu ta kudu a ƙarƙashin jam'iyyar Labour.[1][2]

An haifi Chimaobi Sam Atu a garin Umumba Ndiaga Ugwuaji a ƙaramar hukumar Enugu ta kudu a jihar Enugu a cikin shekarar 1982. A shekara ta 2006, ya kammala digirinsa na farko a Jami'ar Kimiyya da Fasaha ta Jihar Enugu.[3]

Rayuwa ta sirri

[gyara sashe | gyara masomin]

Chimaobi Atu ya auri Ezinne Maureen Atu

  1. https://www.jungle-journalist.com/hon-mazi-kingsley-uwanuakwa-congratulates-lps-chimaobi-atu-for-clinching-federal-house-of-reps-seat-for-enugu-north-south-constituency/
  2. https://dailypost.ng/2023/02/27/enugu-north-south-lps-chimaobi-atu-defeats-pdp-three-term-reps-member-chukwuegbo/
  3. https://www.bbc.com/igbo/articles/c98ygdw5v8jo