Jump to content

Daitu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Daitu ya kasance kauye ne a karamar hukumar Giwa ta Jihar Kaduna.[1] Ta kafu ne tun zamanin Sarkin Zazzau Jatau a shakara ta 1806.

Tana Gundumar Kaɗage a ƙarƙashin dakacin Ƙundun acikin Gundumar Fatika a Masarautar Zazzau.

Mazauna garin[gyara sashe | gyara masomin]

Asalin mazauna garin Daitu Hausawa ne da Fulani, wadanda mafi yawan sana'o'insu shine noma da kiwo da dinki, saka, kira da wanzanci da sauransu.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]