Duncan Crowie

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Duncan Crowie
Rayuwa
Haihuwa Cape Town, 26 Mayu 1963 (60 shekaru)
ƙasa Afirka ta kudu
Karatu
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Santos F.C. (en) Fassara1987-2000
  Tawagar Kwallon kafar Afirka ta Kudu1992-199210
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka

Duncan Crowie (an haife shi a ranar 29 ga watan Mayu na shekara ta 1963) [1] ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Afirka ta Kudu mai ritaya wanda galibi ya buga wa Santos Cape Town kuma ya buga wa ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Afirka ta Kudu sau ɗaya.

Ya kasance wanda ya fi zura kwallo a raga a kakar wasannin 1989 Federation Professional League da kwallaye 19, tare da Santos ya kare na biyu a gasar. [2]

Ya horar da tawagar 'yan kasa da shekara 17 ta Afirka ta Kudu a gasar cin kofin Afrika na 'yan kasa da shekaru 17 na 2023, inda ya kai kungiyar zuwa wasan kusa da na karshe.[3][4]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Duncan Crowie".
  2. "South Africa Federation Professional Soccer League 1989 - Champion Batswood". www.todor66.com. Retrieved 2023-07-23.
  3. "Coach Duncan Crowie names final squad for Under-17 AFCON". SAFA.net (in Turanci). 2023-04-18. Retrieved 2023-07-23.
  4. reporter, KO staff. "'They were stronger than us' - Crowie on SA U17s thrashing". KickOff (in Turanci). Retrieved 2023-07-23.