Emmanuel Ezukam
Appearance
| Rayuwa | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
| Haihuwa | Najeriya, 22 Oktoba 1984 (41 shekaru) | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| ƙasa | Najeriya | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a |
ɗan wasan ƙwallon ƙafa da association football coach (en) | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Muƙami ko ƙwarewa | Mai buga tsakiya | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
Emmanuel Elukwu Ezukam (an haife shi ranar 22 ga watan Oktoban 1984 a Najeriya), ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Najeriya wanda ke taka leda a Ghazl El-Mehalla.
Ezukam ya taka leda a ƙungiyar Al Arabi Kuwait wacce ta kai matakin daf da na ƙarshe a gasar cin kofin AFC ta shekarar 2009.[1]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Quintet advance to quarter-finals in AFC Cup". ESPN Soccernet. 26 May 2009. Archived from the original on 21 October 2012. Retrieved 17 April 2023.
Hanyoyin haɗi na waje
[gyara sashe | gyara masomin]- Emmanuel Ezukam at Soccerway