Emmanuel Ezukam

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Emmanuel Ezukam
Rayuwa
Haihuwa Najeriya, 22 Oktoba 1984 (39 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
FC Ararat Yerevan (en) Fassara2002-2003
Zob Ahan F.C. (en) Fassara2003-20041
FC Ararat Yerevan (en) Fassara2004-200481
Taliya SC (en) Fassara2004-2007546
Al-Arabi SC (en) Fassara2008-20095811
Al-Salmiya SC (en) Fassara2009-20102
Khaitan Sporting Club (en) Fassara2010-2011
Kazma Sporting Club (en) Fassara2011-2011
Al-Ittihad SC Aleppo (en) Fassara2012-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Emmanuel Elukwu Ezukam (an haife shi ranar 22 ga watan Oktoban 1984 a Najeriya), ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Najeriya wanda ke taka leda a Ghazl El-Mehalla.

Ezukam ya taka leda a ƙungiyar Al Arabi Kuwait wacce ta kai matakin daf da na ƙarshe a gasar cin kofin AFC ta shekarar 2009.[1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Quintet advance to quarter-finals in AFC Cup". ESPN Soccernet. 26 May 2009. Archived from the original on 21 October 2012. Retrieved 17 April 2023.

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]