Jump to content

Ernest Danjuma Enebi

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ernest Danjuma Enebi
Rayuwa
Haihuwa Jahar Kaduna
Mazauni Lagos,
Karatu
Makaranta Northeastern University (en) Fassara
Sana'a

Ernest Danjuma Enebi, shine wanda ya kafa Kungiyar Denda. An haifeshi a garin Jihar Kaduna, Kasar Nijeriya. Yayi karatun Injiniya da Kasuwanci a Jami’ar Arewa maso Gabas.[1]

Shi mai ba da gudummawa ne a The Guardian (Najeriya) .

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


  1. Guardian, Nigeria. "Ernest Danjuma Enebi". Guardian Nigeria. Retrieved 23 June 2017.