Ernest Danjuma Enebi
Appearance
|
| |
| Rayuwa | |
| Haihuwa | Jahar Kaduna, |
| Mazauni | Lagos, |
| Karatu | |
| Makaranta |
Northeastern University (en) |
| Sana'a | |
Ernest Danjuma Enebi, shine wanda ya kafa Kungiyar Denda. An haifeshi a garin Jihar Kaduna, Kasar Nijeriya. Yayi karatun Injiniya da Kasuwanci a Jami’ar Arewa maso Gabas.[1]
Ayyuka
[gyara sashe | gyara masomin]Shi mai ba da gudummawa ne a The Guardian (Najeriya) .
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Guardian, Nigeria. "Ernest Danjuma Enebi". Guardian Nigeria. Retrieved 23 June 2017.