Ernest Danjuma Enebi

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ernest Danjuma Enebi
Rayuwa
Haihuwa Kaduna
Mazauni Lagos
Karatu
Makaranta Northeastern University (en) Fassara
Sana'a

Ernest Danjuma Enebi, shine wanda ya kafa Kungiyar Denda. An haifeshi a garin Jihar Kaduna, Kasar Nijeriya. Yayi karatun Injiniya da Kasuwanci a Jami’ar Arewa maso Gabas.[1]

Ayyuka[gyara sashe | gyara masomin]

Shi mai ba da gudummawa ne a The Guardian (Najeriya) .

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Guardian, Nigeria. "Ernest Danjuma Enebi". Guardian Nigeria. Retrieved 23 June 2017.