Fagam

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Fagam

Wuri
Map
 11°16′37″N 9°53′02″E / 11.2769°N 9.8839°E / 11.2769; 9.8839
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci

Fagam gari ne kuma Mazaɓar jaha da ke ƙarƙashin karamar hukumar Gwaram a jihar Jigawa a Najeriya.

Taswira[gyara sashe | gyara masomin]

Fagam yana nan a11°16′37″N 9°53′2″E / 11.27694°N 9.88389°E / 11.27694; 9.88389 kuma garin na da yawan jama'a kimanin 16,329.[1] Yana da nisan kilomita 55 daga kudu maso yammacin Azare da kilomita 15 kudu maso yammacin Foggo tare da kogin Jama'are, wanda kuma aka sani da kogin Bunga.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "The World Gazetteer". Archived from the original on 2007-10-01., Retrieved February 18, 2007