Falaye Sacko

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Falaye Sacko
Rayuwa
Haihuwa Bamako, 1 Mayu 1995 (28 shekaru)
ƙasa Mali
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Sint-Truidense V.V. (en) Fassara-
  Kungiyar kwallon kafa ta Mali-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya
Nauyi 64 kg

Falaye Sacko (an haife shi 1 ga Mayu 1995) ƙwararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne ɗan ƙasar Mali wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasan baya na dama ga ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Ligue 1 Montpellier da kuma kungiyar kwallon kafar kasar Mali.

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]