Fatin Youssef Bundagji

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Fatin Youssef Bundagji
Rayuwa
Haihuwa 1958 (65/66 shekaru)
ƙasa Saudi Arebiya
Harshen uwa Larabci
Karatu
Makaranta Jami'ar Sarki Abdulaziz
Harsuna Larabci
Sana'a
Sana'a ɗan kasuwa

Fatin Bundagji (an haife ta a shekara ta 1958) yar kasuwa ce kuma memba ce a kwamitin gudanarwa na Rukunin Cibiyar Kasuwanci da Masana'antu na Jeddah.[1]

Karatu da Aiki[gyara sashe | gyara masomin]

Ita abokiyar aikin ƙungiyar Eisenhower fellow ce. Ta yi digiri na biyu a fannin adabin turanci a Jami'ar King Abdul Aziz.

Ayyuka[gyara sashe | gyara masomin]

A shekara ta 1998 aka naɗa ta don kafa rukunin mata na farko a cibiyar kasuwanci da[2] masana'antu ta Jeddah matsayin da ya kasance irinsa na farko ga matan Saudiyya a dukkan majalisun masarautar Saudiyya.

A matakin jama'a, Bundagji ta kasance mai taka rawa wajen samar da sha'awar mata na tsayawa takara a zaɓukan ƙananan hukumomin da ba na dimokuradiyya ba.[3] A shekarar 2004, ita ce mace ta farko a yankin Yamma da ta bayyana sha'awarta ta tsayawa takara.[4] A shekara ta 2009 ta kafa ƙungiyar (Balady Initiative) mai fafutukar kare hakkin mata a matsayin shugabar kasa a ofishin gwamnati. Ita ce wacce ta kafa ƙungiyar MUWATANA mai fafutukar ci gaban gari ta hanyar mai da hankali kan mutum, wuri da bin doka da oda.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "ﻨﻅﺭﺓ ﻋﺎﻤﺔ". Archived from the original on 2013-09-18. Retrieved 2013-09-28.
  2. 2.0 2.1 "Jeddah's Who's Who Fatin Bundagji: A Lady With A Message". Archived from the original on 2013-09-28.
  3. What if Saudi Arabia Threw an Election for Women and Nobody Came? Foreign Policy
  4. "3 Women Nominate Themselves for Municipal Elections". Arab News