Fatou Ndiaye Sow
Fatou Ndiaye Sow | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | THIES (en) , 1937 |
ƙasa | Senegal |
Mutuwa | Saint-Louis (en) , Oktoba 2004 |
Karatu | |
Harsuna | Faransanci |
Sana'a | |
Sana'a | marubuci, Marubiyar yara da maiwaƙe |
Fatou Ndiaye Sow (shekaran 1937 –zuwa shekaran ashirin da hudu zuwa ashirin da biyar ga watan 24/25 Oktoba shekara 2004) [1] mawaƙin Senegal ce, malama kuma marubuciyar yara. Yawancin littattafanta sun shafi yancin yara kuma an buga su tare da tallafin UNICEF da gwamnatin Senegal. A 1989, ta shiga cikin PEN International Congress na 5th.
Littattafanta sun hada da: