Fatou Ndiaye Sow

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Fatou Ndiaye Sow
Rayuwa
Haihuwa THIES (en) Fassara, 1937
ƙasa Senegal
Mutuwa Saint-Louis (en) Fassara, Oktoba 2004
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a marubuci, Marubiyar yara da maiwaƙe

Fatou Ndiaye Sow (shekaran 1937 –zuwa shekaran ashirin da hudu zuwa ashirin da biyar ga watan 24/25 Oktoba shekara 2004) [1] mawaƙin Senegal ce, malama kuma marubuciyar yara. Yawancin littattafanta sun shafi yancin yara kuma an buga su tare da tallafin UNICEF da gwamnatin Senegal. A 1989, ta shiga cikin PEN International Congress na 5th.

Littattafanta sun hada da:

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. University of Western Australia/French