Florence Okoe

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Florence Okoe
Rayuwa
Haihuwa 12 Nuwamba, 1984 (39 shekaru)
ƙasa Ghana
Karatu
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  Ghana women's national football team (en) Fassara2002-
  Tennis Borussia Berlin (en) Fassara2009-2010210
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka
Tsayi 1.47 m

Florence Okoe (an haife ta a ranar 12 ga watan Nuwamba shekara ta 1984) ƴar wasan ƙwallon ƙafa ce ta ƙasar Ghana wacce ke taka leda a matsayin 'mai wasan tsakiya . Ita memba ce a Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta mata ta Ghana . Ta kasance ɗaya daga cikin tawagar a gasar cin kofin duniya ta mata ta FIFA a shekarar 2003 da kuma gasar cin kofin duniya ta mata na FIFA a shekara ta 2007. A matakin kulob ɗin tana taka leda a Ghatel Ladies a Ghana . [1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "List of Players" (PDF). FIFA Women's World Cup China 2007. FIFA. 2007. Archived from the original (PDF) on October 14, 2012. Retrieved 2007-09-28.