Da farko an kirkiri Gardin Sarki a shekara ta 1963 a karkashin shugabancin shugaba Diori Hamani. An damka tsaro na shugaban kasa kan Gardin Sarki a lokacin shugaba Seyni Kountche.[1] Bayan yarjejeniyar zaman lafiya ta shekarar 1995 tsakanin Gwamnatin Nijar da Abzinawa yan aware na arewacin kasar, aka sakema Gandun Sarki suna zuwa "Forces Nationales d'Interventions and Securite (FNIS)". Bayan yarjejeniyar ne aka saka tsaofaffin yan tawayen cikin rundunar ta Gandun Sarki. Da hukumar na karkashin ma'aikatar tsaro ne yayin da daga baya kuma aka sake mayar da ita ma'aikatar harkokin cikin gida a shekarar 2003. A zamanin mulkin Tandja Mamadou ansamu cikakkiyar jituwa tsakanin gwamnatin da Tandja. Lamarin ya kauce ne bayan juyin mulkin da ya faru da gwamnatin Tandja a shekarar 2010.[1]
↑ 2.02.1[1]Archived 2014-07-14 at the Wayback Machine Gouvernance du secteur de la sécurité en Afrique de l’Ouest: les défis à relever – Le Niger
↑"Archived copy"(PDF). Archived from the original(PDF) on 2014-07-14. Retrieved 2014-06-10.CS1 maint: archived copy as title (link) Garde nationale du Niger