Garkuwa da mutane a Chikun

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Garkuwa da mutane a Chikun
Garkuwa da Mutane
Bayanai
Ƙasa Najeriya

A ranar 5 ga Yuli, 2021, wasu gungun ƴan bindiga sun yi garkuwa da mutane a garin Chikun, Najeriya.[1][2]

Da misalin ƙarfe 1:45 na safiyar ranar 5 ga Yuli, 2021, wasu ƴan bindiga sun yi garkuwa da ɗalibai sama da 140 daga makarantar sakandare ta Bethel Baptist dake Kujuma, Chikun, jihar Kaduna, Najeriya. An ceto dalibai 26 da wani malami. [1] [2]

Nassoshi[gyara sashe | gyara masomin]

  1. 1.0 1.1 Princewill, Nimi (5 July 2021). "Rescue mission in 'hot pursuit' after gunmen kidnap scores of students in northwest Nigeria". CNN. Archived from the original on 2021-07-05. Retrieved 2021-07-05.
  2. 2.0 2.1 "Gunmen kidnap students in northwest Nigeria, school official says". France 24. July 5, 2021. Archived from the original on July 5, 2021. Retrieved July 5, 2021.