Gesila Khan
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| ƙasa | Najeriya |
| Sana'a | |
| Sana'a |
civil servant (en) |
Gesila Khan Kwamishiniya ce, ta hukumar zaɓen jihar Rivers (INEC).[1] Ta riƙe irin wannan matsayin a jihar Delta Daga shekarar 2012 zuwa 2014. Sannan kuma ta riƙe a jihar Rivers daga shekarar 2014 zuwa 2016[2]
Farkon rayuwa da iyali
[gyara sashe | gyara masomin]Khan yar asalin Jihar Bayelsa ce a Yamma cin Najeriya. Tana da aure.[3][4][5]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ http://www.inecnigeria.org/?inecnews=deployment-of-resident-electoral-commissioners
- ↑ https://web.archive.org/web/20150419152734/http://www.punchng.com/news/inec-delta-mobilise-voters-to-collect-cards/
- ↑ "Rivers Gets New REC". The Tide. 31 December 2014. Retrieved 19 April 2015.
- ↑ "Deployment Of Resident Electoral Commissioners". INEC. 23 December 2014. Retrieved 19 April 2015.
- ↑ Obe, Emmanuel (4 August 2014). "INEC, Delta mobilise voters to collect cards". The Punch. Archived from the original on 19 April 2015. Retrieved 19 April 2015.