Gidauniyar goma sha daya sha biyu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Gidauniyar goma sha daya sha biyu
Bayanai
Shafin yanar gizo eetfoundation.org

Gidauniyar goma sha daya sha biyu (EETF) kungiya ce mai zaman kanta ta Najeriya wacce ta damu da dorewar muhalli. EETF na bin wannan dalili ta hanyar ba da shawarwari ga jama'a da tallafi ga 'yan kasuwa da ƙananan ƴan kasuwa waɗanda suke da sabbin dabaru, ƙirƙira da dorewar ra'ayoyin zasu iya taimakawa ci gaban Manufofin Ci Gaban Dorewar Majalisar Dinkin Duniya.[1][2][3]

Adetunji Lam-Adesina ne ya kafa gidauniyar goma sha daya sha biyu a shekarar 2019 a Ibadan, don tallafawa ci gaban masana'antu a bangaren muhalli da aikin gona na Afirka.[4]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. BellaNaija.com (2019-11-02). "Eleven Eleven Twelve Foundation set to Launch the First Green Awards in Nigeria | November 9th" . BellaNaija . Retrieved 2020-09-24.
  2. Fritz, Joanne. "Top-Rated Nonprofits Protecting the Environment" . The Balance Small Business . Retrieved 2020-09-24.
  3. "PHOTOS: Eleven Eleven Twelve Foundation Marks World Environment Day 2019" . InsideOyo.com . Retrieved 2020-09-24.
  4. "Eleven Eleven Twelve Foundation has commenced the 2020 Africa Green Grant Boot Camp" . Tribune Online . 2020-06-09. Retrieved 2020-09-24.