Harin bom a Wuse

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Infotaula d'esdevenimentHarin bom a Wuse
Iri aukuwa
Kwanan watan 25 ga Yuni, 2014
Wuri Abuja
Adadin waɗanda suka rasu 21
Adadin waɗanda suka samu raunuka 17

Harin bom na Wuse dai wani harin ta'addanci ne da aka kai a dandalin Emab dake a unguwar Wuse dake a gundumar Abuja babban birnin tarayyar Najeriya.[1]

Lamarin[gyara sashe | gyara masomin]

An ruwaito lamarin ya faru ne ranar 25 ga watan Yuni, 2014.[2][3] Ƴan ƙungiyar Boko Haram ne suka kaddamar da harin a yankin arewa maso gabashin Najeriya.[4] An yi amfani da ababen fashewa a harin, inda mutane 21 suka mutu[5] haka-zalika wasu su 17 suka samu munanan raunuka.[6] An ce ba-tagwayen-(sau biyu) harin bama-baman da aka kai da mota ya faru ne da misalin karfe 4 na yamma a wani kanti.[7] A cewar rahoton yan sanda: kimanin motoci 40 ne aka lalata sakamakon wannan lamari.[8]

Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "21 killed, 17 injured as explosion rocks Wuse, Abuja". The Sun News. Retrieved 6 March 2015.
  2. "U.S. Embassy Statement on Wuse II Bomb Blast (June 26, 2014)". U.S. Embassy & Consulate in Nigeria. 25 June 2014. Archived from the original on 16 November 2021. Retrieved 17 February 2023.
  3. "Nigeria:Abuja blast in wuse District". ogadennews.com. Retrieved 6 March 2015.
  4. "Abuja Bomb Blast". BBC News. Retrieved 6 March 2015.
  5. "21 Die in Twin Car Bombs Near Nigeria Shopping Mall". NBC News (in Turanci).
  6. "Bomb blast hits banex plaza Wuse II, Abuja". dailypost.ng. Retrieved 6 March 2015.
  7. Abuja, Associated Press in (25 June 2014). "Deadly blast hits shopping mall in Nigerian capital Abuja". the Guardian (in Turanci).
  8. Aminu Abubakr and Jessica King. "Blast kills 21 at plaza in Nigerian capital". CNN.