Hukumar Tashar Jirgin ruwa ta Nijeriya
Appearance
|
| |
| Bayanai | |
| Iri |
government agency (en) |
| Ƙasa | Najeriya |
| Tarihi | |
| Ƙirƙira | 1954 |
| nigerianports.gov.ng | |


Hukumar Tashar jirgin ruwa ta Nijeriya da turanci "Nigerian Ports Authority" (NPA), ma'aikata ce ta gwamnatin tarayya wadda ke kula da kuma gudanar da harkokin Tashan jirgin Ruwa a Nigeria. Manyan tashoshin da hukumar take kula da gudanar da ayyukansu sun hada da: Lagos Port Complex da Tin Can Island Port dake Lagos; Calabar Port, Delta Port, Rivers Port dake a Port Harcourt, da kuma Onne Port. Ayyukan hukumar NPA sunayinsa ne tare da hadin gwiwa da Ministry of Transport da kuma Nigerian Shippers' Council.[1] Babban ofishin shelkwatar ta Nigerian Ports Authority na nan ne a Marina, Lagos.[2]
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
Anazarci
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Maritime Organisation of West and Central Africa, Nigeria -webarchive|url=https://web.archive.org/web/20100505220021/http://www.mowca.org/new%20design/member-states/nigeria.html |date=2010-05-05
- ↑ "Nigerian Ports Authority, Contact us". Archived from the original on 2017-09-08. Retrieved 2019-02-12.