Idon, Najeriya
Idon, Najeriya | ||||
---|---|---|---|---|
| ||||
Wuri | ||||
| ||||
Idon[1] gari ne, da ke cikin ƙaramar hukumar Kajuru, a kudancin jihar Kaduna, a yankin Middle Belt, a Najeriya. Lambar gidan waya na yankin ita ce 800.[2] Garin na da tazarar kilomita 69 daga babban birnin jihar Kaduna.[3]
Sufuri[gyara sashe | gyara masomin]
Titin jirgin kasa[gyara sashe | gyara masomin]
Garin Idon yana aiki da wata tashar da ke kusa a kan wani reshe na hanyar layin dogo na ƙasa.
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ "Idon, Nigeria". Geographic Names. Retrieved January 21, 2024.
- ↑ "Post Offices - with map of LGA". NIPOST. Archived from the original on 2009-10-07. Retrieved 2024-01-07.
- ↑ "Idon, Nigeria". Places in the World. Retrieved 21 January 2024.
Hanyoyin haɗi na Waje[gyara sashe | gyara masomin]
Wikimedia Commons on Idon, Najeriya Coordinates: 10°06′00″N 07°54′00″E / 10.10000°N 7.90000°E