Jump to content

Issaka Souna

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Issaka Souna
Rayuwa
Haihuwa Nijar, 1954 (71/72 shekaru)
ƙasa Nijar
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa da minista
Employers Majalisar Ɗinkin Duniya

Issaka Souna (an haife shi a shekara ta 1954) ɗan siyasar Nijar ne ya kasance mataimakin shugaban tawagar sa ido kan zaɓe na Majalisar Ɗinkin Duniya a Burundi tun 10 ga Nuwamba 2014.[1]

Souna ya jagoranci hukumar zaɓe ta Nijar, the Commission électorale nationale indépendante (CENI), daga tsakiyar watan Mayun 1999 na wani lokaci.[2] Souna ya kuma taɓa riƙe muƙamin ministan shari'a na Nijar kuma shugaban lauyoyi. Daga baya ya riƙe muƙamin Daraktan Taimakawa Zaɓe na Majalisar Ɗinkin Duniya a Cote d'Ivoire daga 2011 zuwa 2012. Ya kuma yi aiki tare da Tarayyar Turai kan shirye-shiryen sake fasalin shari'a a Nijar da Madagascar.

  1. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2023-03-11. Retrieved 2023-03-11.
  2. https://books.google.com.ng/books?id=jj4J-AXGDaQC&pg=PA797&redir_esc=y#v=onepage&q&f=false