Issaka Souna
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| Haihuwa | Nijar, 1954 (71/72 shekaru) |
| ƙasa | Nijar |
| Karatu | |
| Harsuna | Faransanci |
| Sana'a | |
| Sana'a | ɗan siyasa da minista |
| Employers | Majalisar Ɗinkin Duniya |
Issaka Souna (an haife shi a shekara ta 1954) ɗan siyasar Nijar ne ya kasance mataimakin shugaban tawagar sa ido kan zaɓe na Majalisar Ɗinkin Duniya a Burundi tun 10 ga Nuwamba 2014.[1]
Sana'a
[gyara sashe | gyara masomin]Souna ya jagoranci hukumar zaɓe ta Nijar, the Commission électorale nationale indépendante (CENI), daga tsakiyar watan Mayun 1999 na wani lokaci.[2] Souna ya kuma taɓa riƙe muƙamin ministan shari'a na Nijar kuma shugaban lauyoyi. Daga baya ya riƙe muƙamin Daraktan Taimakawa Zaɓe na Majalisar Ɗinkin Duniya a Cote d'Ivoire daga 2011 zuwa 2012. Ya kuma yi aiki tare da Tarayyar Turai kan shirye-shiryen sake fasalin shari'a a Nijar da Madagascar.
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2023-03-11. Retrieved 2023-03-11.
- ↑ https://books.google.com.ng/books?id=jj4J-AXGDaQC&pg=PA797&redir_esc=y#v=onepage&q&f=false