Issama Mpeko
Appearance
| Rayuwa | |||||||||||||||||||||||||||||||||||
|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
| Haihuwa |
Mbandaka (mul) | ||||||||||||||||||||||||||||||||||
| ƙasa | Jamhuriyar dimokuradiyya Kwango | ||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | |||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||||||||||||||
|
Mahalarcin
| |||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Muƙami ko ƙwarewa | Mai buga baya | ||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Tsayi | 173 cm | ||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Imani | |||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Addini | Musulunci | ||||||||||||||||||||||||||||||||||
colspan="4" class="infobox-header" style="background-color:
| |||
|---|---|---|---|
| Full name |
Djo Issama Mpeko | ||
| Date of birth |
30 April 1989 | ||
| Place of birth | |||
| Height |
1.73 m (5 ft 8 in) | ||
| Position(s) | |||
colspan="4" class="infobox-header" style="background-color:
| |||
Current team |
|||
colspan="4" class="infobox-header" style="background-color:
| |||
| Years |
Team |
<abbr title="<nowiki>League appearances</nowiki>">Apps |
(<abbr title="<nowiki>League goals</nowiki>">Gls) |
| 2006–2009 |
FC Lumière |
||
| 2009–2011 | |||
| 2011–2014 | |||
| 2014–2015 | |||
| 2015– | |||
colspan="4" class="infobox-header" style="background-color:
| |||
| 2011– |
71 |
(1) | |
|
*Club domestic league appearances and goals | |||
Djo Issama Mpeko (an haife shi a ranar 30 ga watan Afrilu 1989) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na DR Congo. Yana taka leda a Kabuscorp SCP, kuma yana taka leda a babbar gasar Angola Girabola a matsayin mai tsaron gida.[1]
Ayyukan Ƙasa
[gyara sashe | gyara masomin]Ya taba bugawa AS Vita Club Kinshasa wasa.
Ya buga wa Jamhuriyar Dimokaradiyyar Kwango wasa a gasar cin kofin Afirka ta 2011. A lokacin neman tikitin shiga gasar cin kofin Afrika na 2013 ya zira kwallo daya, kuma ya cigaba zuwa Casablanca a 2013.[2]
Girmamawa
[gyara sashe | gyara masomin]Ƙasa
[gyara sashe | gyara masomin]DR Congo
- Gasar cin kofin Afrika tagulla: 2015[3]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ Foot-Transfert: Issama Mpeko à Kabuscore d'Angola pour deux saisons". Radio Okapi (in French). 2013-11-06. Retrieved 2018-03-28.
- ↑ Agence congolaise de Presse-Six " Léopards" locaux de football à Casablanca Archived 2015-01-22 at the Wayback Machine Kinshasa, 12/11 (ACP) 2012 "Six sélectionnés locaux de l’équipe nationale A de football masculin de la RDC, les" Léopards". Ils sont tous des clubs de Kinshasa, à savoir Bakala Landu (FC MK), Djo Issama Mpeko (AS V. Club)
- ↑ DR Congo Nations Cup squad finalised" . BBC Sport
Hanyoyin haɗi na waje
[gyara sashe | gyara masomin]- Issama Mpeko at National-Football-Teams.com
- Issama Mpeko – FIFA competition record