Issiaka Koudize

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Issiaka Koudize
Rayuwa
Haihuwa Niamey, 3 ga Janairu, 1987 (37 shekaru)
ƙasa Nijar
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  Niger national football team (en) Fassara2011-
Coton Sport FC de Garoua (en) Fassara2013-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya

Issiaka Koudize (an haife shi 3 ga watan Janairu 1987) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Nijar, wanda ke taka leda a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Kamaru Coton Sport in the Elite One. An kira shi a cikin tawagar ƙwallon ƙafa ta Nijar kuma ya buga dukkan wasanni 3 na gasar cin kofin Afrika na 2012 a matsayin dan wasan ajiya. [1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Issiaka Koudize". National Football Teams. Benjamin Strack-Zimmermann. Retrieved 13 October 2021