Issiaka Koudize
Appearance
| Rayuwa | |||||||||||||||||||||||||||
|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
| Haihuwa | Niamey, 3 ga Janairu, 1987 (39 shekaru) | ||||||||||||||||||||||||||
| ƙasa | Nijar | ||||||||||||||||||||||||||
| Karatu | |||||||||||||||||||||||||||
| Harsuna | Faransanci | ||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | |||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||||||
|
Mahalarcin
| |||||||||||||||||||||||||||
| Muƙami ko ƙwarewa | Mai buga baya | ||||||||||||||||||||||||||
Issiaka Koudize (an haife shi 3 ga watan Janairu 1987) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Nijar, wanda ke taka leda a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Kamaru Coton Sport in the Elite One. An kira shi a cikin tawagar ƙwallon ƙafa ta Nijar kuma ya buga dukkan wasanni 3 na gasar cin kofin Afrika na 2012 a matsayin dan wasan ajiya. [1]
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Issiaka Koudize". National Football Teams. Benjamin Strack-Zimmermann. Retrieved 13 October 2021