Jacqueline Fatima Bocoum

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Jacqueline Fatima Bocoum
Rayuwa
Haihuwa 1971 (52/53 shekaru)
ƙasa Senegal
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a marubuci da ɗan jarida
Jacqueline Fatima Bocoum

Jacqueline Fatima Bocoum tsohuwar yar jarida[1] ta kuma zama marubuciya daga jihar Senegal ta yammacin Afirka.[2] Ita ce kuma darektan kamfanin yada labarai Com 7.

Ayyuka[gyara sashe | gyara masomin]

A matsayinta na 'yar jarida, Jacqueline ta yi aiki a RTS da Sud FM kafin ta zama Daraktan Shirye-shirye da Daraktan Labarai a Radio Nostalfie.[1] Ta fuskar siyasa, mahaifinta ma'aikaci ne a karkashin Shugaba Léopold Sédar Senghor. Jacqueline ta sanya ido sosai kan matsayin mahaifinta a matsayin wani samfuri na al'ada na tsarin siyasa da ya mamaye wancan lokacin, a cikin jigon littafinta na farko. Ita, duk da haka, tana da abin sha'awa a gare shi.[3]

Labarai[gyara sashe | gyara masomin]

  • Motus et bouche ... décousue (Kalmomi da Sirri), Xamal (2002), 08033994793.ABA

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. 1.0 1.1 (in French) Institut Panos, Union des journalistes du Ghana, "Ne tirez pas sur les médias: éthique et déontologie de l'information en Afrique de l'Ouest : quelques communications d'un séminaire régional organisé à Accra du 26 au 29 février 1996", L'Harmattan, 1996, p 173
  2. Cite error: Invalid <ref> tag; no text was provided for refs named APS
  3. Cite error: Invalid <ref> tag; no text was provided for refs named Beck