Jam'iyyar Kwaminisanci ta Najeriya
Appearance
| Bayanai | |
|---|---|
| Iri | jam'iyyar siyasa |
| Ƙasa | Najeriya |
| Ideology (en) | Kwaminisanci |
| Tarihi | |
| Ƙirƙira | 2002 |
| Dissolved | 1966 |
Jam'iyyar kwaminisanci ta Najeriya (NCP) jam'iyyar kwaminisanci ce a ƙasar Najeriya . An dakatar da Jam'iyyar NCP ta ƙarƙashin Doka ta 34 na mulkin Janar Johnson Aguiyi-Ironsi a shekarar 1966. [1]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Komolafe, Kayode (11 December 2002). "New Parties: After Registration, What Next?". THISDAYonline. Archived from the original on 22 April 2009. Retrieved 11 July 2019.