Joachim N'Dayen

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Joachim N'Dayen
Ɗan Adam
Bayanai
Jinsi namiji
Ƙasar asali Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya
Suna Joachim
Shekarun haihuwa 22 Disamba 1934
Lokacin mutuwa 13 ga Yuni, 2023
Harsuna Faransanci
Sana'a Catholic priest (en) Fassara da Catholic bishop (en) Fassara
Muƙamin da ya riƙe Archbishop of Bangui (en) Fassara da titular archbishop (en) Fassara
Addini Cocin katolika
Consecrator (en) Fassara Luigi Poggi (en) Fassara, Joseph Cucherousset (en) Fassara da Jean Zoa (en) Fassara

Archbishop Emeritus Joachim N'Dayen (An haife shi a ranar 22 ga watan Disamban 1934, a Loko) tsohon babban limamin Katolika ne a Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya. Shi ne babban Bishop na Archdiocese na Roman Katolika na Bangui, babban birnin Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya. Ya zama babban Bishop a cikin watan Satumban 1970, lokacin da ya zama babban limamin Katolika na farko a ƙasar. Ya yi murabus a cikin shekara ta 2003 kuma Paulin Pomodimo ya maye gurbinsa. [1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]