Paulin Pomodimo

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Paulin Pomodimo
Ɗan Adam
Bayanai
Jinsi namiji
Ƙasar asali Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya
Suna Paulin (en) Fassara
Shekarun haihuwa 30 ga Yuni, 1954
Harsuna Faransanci da Harshen Sango
Sana'a Catholic priest (en) Fassara da Catholic bishop (en) Fassara
Muƙamin da ya riƙe Archbishop of Bangui (en) Fassara, Bishop of Bissangoa (en) Fassara, diocesan bishop (en) Fassara da Catholic archbishop (en) Fassara
Addini Cocin katolika
Consecrator (en) Fassara Joachim N'Dayen, Diego Causero (en) Fassara da Michel Marie Joseph Maître (en) Fassara

Archbishop Paulin Pomodimo (an haife shi a ranar 30 ga watan Yunin 1954, a Ziendi) babban limamin Katolika ne a Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya. Shi ne babban Bishop na Archdiocese na Roman Katolika na Bangui, babban birnin Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya. Ya zama babban Bishop a cikin watan Yulin 2003, lokacin da ya maye gurbin Joachim N'Dayen. [1]

Ya yi murabus daga muƙaminsa na Archbishop na Bangui a ranar 26 ga watan Mayun 2009 bayan wani bincike na Vatican ya gano cewa yawancin limaman yankin sun karya alƙawarin su na tsafta, talauci da biyayya. [2]

Daga baya shugaba François Bozize ya naɗa shi jami'in kare haƙƙin jama'a na Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya. [3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]