Paulin Pomodimo
Appearance
| mutum | |
| Bayanai | |
| Jinsi | namiji |
| Ƙasar asali | Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya |
| Suna |
Paulin (mul) |
| Shekarun haihuwa | 30 ga Yuni, 1954 |
| Harsuna | Faransanci da Harshen Sango |
| Sana'a |
Catholic priest (en) |
| Muƙamin da ya riƙe |
Archbishop of Bangui (en) |
| Addini | Cocin katolika |
| Consecrator (en) |
Joachim N'Dayen, Diego Causero (en) |
Archbishop Paulin Pomodimo (an haife shi ranar 30 ga watan Yunin 1954, a Ziendi) babban limamin Katolika ne a Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya. Shi ne babban Bishop na Archdiocese na Roman Katolika na Bangui, babban birnin Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya. Ya zama babban Bishop a cikin watan Yulin 2003, lokacin da ya maye gurbin Joachim N'Dayen. [1]
Ya yi murabus daga muƙaminsa na Archbishop na Bangui a ranar 26 ga watan Mayun 2009 bayan wani bincike na Vatican ya gano cewa yawancin limaman yankin sun karya alƙawarin su na tsafta, talauci da biyayya. [2]
Daga baya shugaba François Bozize ya naɗa shi jami'in kare haƙƙin jama'a na Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya. [3]