Joy Nunieh

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Joy Nunieh
Ɗan Adam
Bayanai
Jinsi mace
Suna Joy
Sana'a Lauya

Joy Nunieh ƴar Najeriya, lauya ce kuma tsohuwar manajan darakta ta hukumar raya yankin Neja Delta.[1] A ranar 19 ga watan Fabrairun shekara ta 2020 ne Shugaba Buhari ya kore ta, kuma nan take ya maye gurbinta da Kemebradikumo Pondei.[2] Nunieh ta kasance a tsakiyar badaƙalar NDDC wacce ta ɗora laifin kan Goodswill Akpabio.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]