Jude Njoku
Jude Njoku | |
---|---|
Ɗan Adam | |
Bayanai | |
Jinsi | namiji |
Sana'a | Malami |
Jude Nzochukwu Njoku wanda aka fi sani da Jude Njoku farfesa ne a Najeriya a fannin tattalin arziƙin noma. Ya yi aiki a matsayin mataimakin shugaban jami'ar fasaha ta tarayya Owerri na 4 daga shekarar 2000 zuwa 2005.[1][2]
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ Ekeoma, Jude (9 September 2017). "I feel proud I mentored my wife to be in academics". The Punch. Interviewed by Chidiebube Ekeoma. Retrieved 28 February 2022.
- ↑ Uzoma, Johnkennedy (16 December 2021). "ASUU FUTO Awards Scholarship To 8 Indigent Students, Honours Retirees". Nigerian Tribune. Owerri. Retrieved 28 February 2022.