Khadija Ryadi

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Khadija Ryadi
Rayuwa
Haihuwa Taroudant (en) Fassara, Disamba 1960 (63 shekaru)
ƙasa Moroko
Harshen uwa Abzinanci
Karatu
Makaranta National Institute of Statistics and Applied Economics (en) Fassara
Harsuna Larabci
Abzinanci
Sana'a
Sana'a injiniya, Mai kare ƴancin ɗan'adam da ɗan siyasa
Employers Moroccan Association of Human Rights (en) Fassara
Kyaututtuka
Imani
Addini Mabiya Sunnah
Jam'iyar siyasa Democratic Way (en) Fassara

Khadija Ryadi ( Larabci: خديجة الرياضي‎  ; an haife ta a shekara ta 1960 a cikin Taroudant ) 'yar kare haƙƙin ɗan Adam ce ta kasar Maroko, 'yar gwagwarmayar mata kuma tsohuwar shugaban Kungiyar Maroko ta 'Yancin Dan Adam (AMDH). A watan Disamban shekara ta 2013, ta sami lambar yabo ta Majalisar Dinkin Duniya a fannin Hakkin Dan-Adam.[1][2][3][3][4]

Ryadi ta kammala karatun sa a matsayin injiniyan lissafi kuma tayi aiki a Ma'aikatar Tattalin Arziki da Kudi . Ta kasance memba na ƙungiyar siyasa ta Annahj Addimocrati.

Duba wasu abubuwan[gyara sashe | gyara masomin]

  • Ali Lmrabet
  • Aboubakr Jamaï
  • Abdellatif Zeroual
  • Ali Anouzla

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

 

  1. M'Hamed Hamrouch (8 May 2007). "Une femme à la tête de l'AMDH". Aujourd'hui le Maroc. Retrieved 8 December 2013.
  2. "Archived copy". Archived from the original on 2014-02-01. Retrieved 2014-01-21.CS1 maint: archived copy as title (link)
  3. 3.0 3.1 "Nouvelle présidente de l'Association marocaine des droits de l'homme". Jeune Afrique. 15 May 2007. Retrieved 8 December 2013.
  4. "Et de deux !". Maroc hebdo. 11 May 2007. Retrieved 8 December 2013.