Kisan kiyashi a Damboa

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Infotaula d'esdevenimentKisan kiyashi a Damboa
Map
 11°09′26″N 12°45′16″E / 11.1572°N 12.7544°E / 11.1572; 12.7544
Iri Kisan Kiyashi
Kwanan watan 4 ga Yuli, 2014
18 ga Yuli, 2014
Wuri Jihar Borno

A ranar 4 ga watan Yulin 2014 ne ƙungiyar Boko Haram ta kai hari garin Damboa da ke jihar Borno a arewa maso gabashin Najeriya.[1] Rundunar sojin Najeriya ta ce sun fatattaki ƴan ta’addan, amma mazauna yankin sun ce sojojin sun yi watsi da barikinsu na can suka bar garin a dalilin haka. [1]

A ranar 18 ga Yuli, 2014, Boko Haram sun sake kai hari a garin Damboa ɗin.[2] Sojojin sun tafi; ‘Yan Boko Haram sun yi nasarar fatattakar ‘yan sa kai cikin gaggawa, inda suka kwace garin – kuma suka kashe sama da mutane 100 tare da ƙona mafi yawan mutane da suka kashe. [2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. 1.0 1.1 "Boko Haram insurgents kill 100 people as they take control of Nigerian town". The Guardian. 2014-07-19. Archived from the original on 2022-11-09.
  2. 2.0 2.1 "Nigeria: Boko Haram tue au moins 100 personnes". lapresse.ca. Retrieved 2020-04-11.