Kumai Bayang Akaahs

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Kumai Bayang Akaahs
mai shari'a

2012 -
Rayuwa
Haihuwa Jihar Kaduna, 12 Disamba 1949 (74 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar Ahmadu Bello
(1970 - 1973) Bachelor of Laws (en) Fassara
Makarantar Koyan Lauya ta Najeriya
(1974 - 1975)
Matakin karatu Bachelor of Laws (en) Fassara
Sana'a
Sana'a masana

Kumai Bayang Akaahs (an haifeshi ranar 12 ga watan Disamba, 1949) Asalin dan najeriya ne kuma tsohon Alkalin kotun koli a janhuriyar najeriya[1]

Rayuwarsa Ta Farko[gyara sashe | gyara masomin]

An haifi kumai ne a karamar hukumar kaura wadda take cikin garin kaduna,kuma ya halarci makarantar st.mary secondary school

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]