Jump to content

Kumai Bayang Akaahs

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Kumai Bayang Akaahs
mai shari'a

2012 -
Rayuwa
Haihuwa Jihar Kaduna, 12 Disamba 1949 (75 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar Ahmadu Bello
(1970 - 1973) Bachelor of Laws (mul) Fassara
Makarantar Koyan Lauya ta Najeriya
(1974 - 1975)
Matakin karatu Bachelor of Laws (mul) Fassara
Sana'a
Sana'a masana da mai shari'a

Kumai Bayang Akaahs (an haifeshi ranar 12 ga watan Disamba, 1949) Asalin dan najeriya ne kuma tsohon Alkalin kotun koli a janhuriyar najeriya[1]

Rayuwarsa Ta Farko

[gyara sashe | gyara masomin]

An haifi kumai ne a karamar hukumar kaura wadda take cikin garin kaduna,kuma ya halarci makarantar st.mary secondary school