Kumai Bayang Akaahs
Appearance
2012 - | |||
| Rayuwa | |||
| Haihuwa | Jihar Kaduna, 12 Disamba 1949 (75 shekaru) | ||
| ƙasa | Najeriya | ||
| Karatu | |||
| Makaranta |
Jami'ar Ahmadu Bello (1970 - 1973) Bachelor of Laws (mul) Makarantar Koyan Lauya ta Najeriya (1974 - 1975) | ||
| Matakin karatu |
Bachelor of Laws (mul) | ||
| Sana'a | |||
| Sana'a | masana da mai shari'a | ||
Kumai Bayang Akaahs (an haifeshi ranar 12 ga watan Disamba, 1949) Asalin dan najeriya ne kuma tsohon Alkalin kotun koli a janhuriyar najeriya[1]
Rayuwarsa Ta Farko
[gyara sashe | gyara masomin]An haifi kumai ne a karamar hukumar kaura wadda take cikin garin kaduna,kuma ya halarci makarantar st.mary secondary school